Skip to content

"Maman Samira, na ce kin san kuwa yadda ake bayar da maganin ko wane irin ciwo na gargajiya haka ake bayar da maganin Zina da sace-sace?"

Kamar saukar aradu, haka maganar ya dira a kunnuwan Umman Samira. Sannu a hankali take rage ƙarfin kukan da take yi har ta tsaida hawayen tsaf! Kamar ɗaukewar ruwan sama."Ban... ban... gane ba Maman Abba. Me kike nufi? Don Allah fahimtar da ni."Ta jero maganganun cikin sauri da rawar murya.

Da yanayin tausayi sosai a fuskar Maman Abba take kallon Umma. Akwai aminci sosai a tsakanin su biyun. Shi yasa a. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 51”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.