Skip to content

Nannauyar ajiyar zuciya Ziyada taja ta sauke, jikinta a sanyaye ƙwarai. Sannu a hankali tana jin yadda damuwarta ke ƙara ninkuwa.

Ta kalli Aunty Rukayya fuska damalmale da damuwa ta ce,

"Wallahi Aunty lafiyata ƙalau kamar yadda na faɗa miki. Kawai dai yau ɗin gaba-ɗaya na rasa sukuni da nutsuwar zuciya, tun da na wayi gari da asubah. Zuciyata ta ƙi min daɗi sam! A gefe guda ga faɗuwar gaba da nake yi akai-akai.

Hankalina duk yayi gida, tunanin Mannirah da Nauwara yana ta faɗo min akai-akai. Ban sani ba ko lafiya?"

"Uhmmm. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.