Skip to content

"Ikky yana gidannan ke nan?"Ta tambayi kanta a fili.

Rashin samun amsar tambayarta yasa ta ƙara sauri don shiga falon gidan, a lokacin kuma sai take tunanin to ko dai kiran da tayi mishi a waya yana gaf da isa gidan ne shi yasa bai ɗauka ba?

"Haka ne ma."

Ta amsa tunanin a fili tare da sakarwa kanta lallausan murmushi. A zuciyarta take jin yadda ƙaunar Ikhlass wanda take kira Ikky a gayance yana ƙara tumbatsa. Bala'in son shi take yi, kishin shi take na bala'i kamar wani mijinta na aure. Ta tare gaba ta tare. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 61”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.