Skip to content

Wata ƙaƙƙarfan dariya Nauwara ta tuntsire da shi daga can ɓangaren tun kafin Mannira ta ƙarasa ba ta labarin yadda suka ƙare da Abban na su ta fara mata tsiya.

"Iyyeh iyyeh Ƙanwata ki ce kin kusa shigowa daga cikinmu ke ma ki sharɓi irin romon da muke sharɓa. Ina jin ki, sai aka yi Yaya?"

Shiru tayi kamar baza ta cigaba da bata labarin ba, amma tuna irin jan kuɗin da ake tsakanin Saudiyya da Nigeria yasa muryarta a sanyaye ta cigaba da faɗa mata yadda suka yi.

"Hmmm! Duk da wata irin fa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Lokaci 66”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.