Skip to content

"Haba Mama dan Allah, hakurin ki ne ya sa matar nan take mana haka , basa da wani iko da Laila, domin a yanzu bata da wani uba da ya wuce ni ."

Nasir yayi maganar cikin bacin rai

Mama ta ce .

"Nasir bana san tashin hankali, dole gobe zan mayar musu da yarinyar nan, idan ya so tai shekara biyu sai su dawo da ita , ba shi ke nan ba ."

Nasir ya ce .

"Nima zan iya rainon shekara biyun ai , gaskiya babu inda za a kai ta ."

Mama ta mike tsaye cikin bacin rai tana cewa.

"Kai mahaukacin ina ne wai. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.