Skip to content

Kawai durkushewa Habu yayi a wajen yana hawaye

"Na shiga uku Hindatu! Kin ga yadda Allah ya mayar da ni ..kin gani ko? Hakkinki ne! Hindatu ki yafe ni"

Abba ne kuma fuskarsa ta mamaye da mamaki. So yake ya san waye. Mahaifiyarsa ya ga fuskarta gabadaya ta canja, wani irin bacin rai da bai taba ganinta a ciki ba. Ta nuna wanda take kira da Habu da danyatsa a fusace ta ce

"Fice min daga gaban gidan kafin na sa yansanda su fice min da kai!

Jikin Habu har rawa yake zai kamo ta a rikice ta hankada shi. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.