Skip to content

Bayan Alhaji Yusuf ya tafi Salma ta mike ta shige daki ta cigaba da kuka , duk yadda Umar yayi domin ya rarrasheta taki , domin tasan idan ta koma gidan Alaji Yusuf burinta na zama marubuciya tabbas sai dai mafarki. Haka tai ta kuka tana sunbatu kala-kala har akai kiran sallar isha'i Ko abinci bata iya ci ba ta shige daki ta rufe , mahaifiyarta abin yana damunta sai dai babu yadda zata yi , domin komai wuya tafi son Salma a kusa da ita .

Anan cikin gidan Alaji Yusuf kuwa . Karima ce zaune sai had'a gumi take rike da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.