Skip to content

Ran shi in yayi dubu a bace yake, shisa ko sallama baiyi ba ya shiga gidan Fodio. Shi ya hadu da mutumin da zaiwa zane a Office yau, suna karasa magana kan shi tsaye nan yayo. Shi kan shi yaga kokarin da yayi har yai magana da mutumin batare da an samu wata matsala ba.

"Ina ta kiran ka baka daga ba"

Arafat da yake tsaye ya furta, kallon shi Hamza yayi yana daga girar shi batare da yace komai ba, tunda baisan neman me Arafat din yake mishi ba. In dan client din sune, ya rigada ya gama magana. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.