Skip to content

Prologue

"Wai baku gama ba har yanzun?"

Hamza ya fadi yana daurama Amna takalminta. Fitowa Sadiya tayi daga cikin dakin da Suhana da ta turo bakinta tana gab da fashewa da kuka, ko zip din rigar jikinta ba'a zage ba.

"Ban gane me take cewa ba, nayi maganar duniya tayi shiru ta kyaleni."

Sadiya ta furta cike da neman taimakon Hamzan, wani lokaci har tunani takeyi anya Suhana bata wuce shekara shidda ba, saboda attitude din yarinyar ya wuce shekarunta, tana sane da bakomai Sadiya take ganewa da fulatanci ba, shekara daya kenan da yaran suka dawo hannunta, shekara. . .

This is a free series. You just need to login to read.

2 thoughts on “Mijin Novel 33”

  1. Naso su koma aurensu da Hamza tunda yayi tuban gaskia. Hindu kingane mijin novel duk mafarki neko? Mungode Allah ya biya

  2. Na dade ban karanta super realistic fiction irin wannan ba wlhy kin iya rubutu mai dauke hankalin mutum, felt like i was in the book myself, darussa da dama Alhamdulillah a littafin, Mungode da wannan koyin. I learnt how dogon buri can be dangerous, learnt hakuri sosai na da kyau, Zina da shaye shaye ya na da illa sosai. Allah ya sa mu fi karfin zuqatan mu ya shirye mu shirin addinin musulunci. Ameen ameen

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.