Skip to content

Tun ƙarfe biyar ya fice daga gidan, don ita kanta sai da ta so makara wajen tashi. A hanzarce ta yi Sallah, sannan ta gyara masa ko ina ta sa kai ta fice. Gwaggo tana zaune tana lazimi ta ƙaraso ta kwanta a jikinta. Kamar wasa ta koma barcinta. Gwaggo dai ta zuba mata idanu zata so da tana da iko da ta buɗe zuciyar Husna domin ta ga abin da ke damunta.

Ƙarfe tara Husna ta tashi daga barci, lokacin masu aiki sun gaji da zaman jiranta sun haɗa abin karyawa. Har falon ta rako Gwaggo sannan. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Mu’azzam 20”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.