Skip to content

Tana kwance ta ƙudundune a jikinsa shi kuma yana latsa waya ya ɗan dubeta ya ce,

"Baby tashi ki je ki kwanta ina son infita ne."

Sake ƙudundunewa ta yi sosai ta ce,

"Sanyi nake ji."

Ya gane sarai abin da take nufi, ta tsani ya ce zai fita ya barta a cikin wannan gida mai girma. 

"To tashi mu tafi tare sai insaukeki a gidan Salim."

Kamar ƙiftawan ido ta miƙe tana mitsittsike idanu.

"Don Allah da gaske kake yi?"

Ya gyaɗa kai. Har zata shiga ɗaki ya dawo da ita,

"Idan kina son mu fita. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.