Skip to content

Shiru ɗin da ya ratsa falon ne ya ba Deena damar matsowa sosai a kusa da Deeni ba tare da ya yi tsammanin haka ba. Saƙalo hannunta ta yi cikin nasa tare da kwantar da kanta a kafaɗarsa, cikin raunin murya ta ambaci "yaya", idanunsa a lumshe ya amsa "na'am", saboda yanayin ya masa daɗi, sakamakon muguwar kewar ta da shi ma take addabar sa, cewa ta yi, "sai nake jin dama a gidanmu ne", sosai ya fahimci inda ta dosa, amma sai ya basar ta hanyar faɗin "To nan ina ne idan ba gidanku. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.