Skip to content

Hausawa suka ce "So hana ganin laifi", take Rahila ta tabbatar mashi da ta karɓi uzurinsa, ya kuma ji daɗi sosai saboda uzuri na ɗaya daga cikin abin da ke masa daɗi.

Hira suka sha sosai, har yake tsokanar ta yaushe ne aurenta don su fara shiri? Wayancewa ta yi tare da faɗin "Idan time ya yi zan faɗa maku ai", cike da yi mata kyakkyawan fata ya ce "Allah ya nuna mana lokacin lafiya", daga can ta ce "Amiiiin", duk da a zahiri da baɗini shi ne take fatan ya zama angonta.

Suna. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Mutuwar Tsaye 19”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.