Skip to content

"To idan ka warke fa? Shi ma ɗin ba zaka yi aure ba?", Deena ta tambaye shi cike da son jin ƙwaƙwaf, ya ce "Idan na warke ke ce matata ai, na san ƙila Mommah ta dawo mani da ke. Idan kuma ban warke ba na gama aure har abada", ya bata wannan amsa ne don ya kwantar mata da hankali.

Baki ta taɓe "Uhmm, wata na kawo maka harin zaka ce haka?", ya ce "Waye ke kawo mani hari?", ta ce "Rahila fa", dariya ya yi tare da faɗin "Ita ta faɗa maki?", Ta ce. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.