Skip to content

Malam Yahuza ya ce "Idan Allah ya ga dama zai iya komawa aikinsa mana, tunda lamarin a hannun Allah ya ke, ba a wurinmu ba", kan ka ce me kuwa Bello ya ƙara rikicewa, saboda tunda har idanun Deeni suka buɗe, toh abu ne mai sauƙi a wurin Allah kamar yadda Malam Yahuza ya faɗa, duk da shi Bellon bai cika kai kukansa wurin Allah ba, ya fi tafiya wurin Malamai, waɗanda su ma a wurin Allahn suke nema, toh amma ya san Allah zai iya komai.

"Malam dan girman Allah ka taimaka mani, don muddin. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.