Skip to content

Zuciyarsa cike da farinciki ya kira ta voice call, jiran sa dama take, tana ɗagawa ya ce "Oyoyo my Dee, barka da zuwa Makkatul Mukarrama", daga can yana jin ta cikin farinciki ta ce "Barka dai Yaya", ƙorafin da ke cike da ranta ta ɗora da shi ta hanyar faɗin "Na yi kewar ka sosai, ka manta da ni, duk na shiga damuwa", dariyar wannan ƙorafin ya yi mata, sannan shi ma ya ɗora da faɗin "Nima na yi kewar ki sosai, sauran maganar kuma sai mun haɗe ko?", ta ce "Eh, amma yaushe zamu haɗu. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.