Skip to content

Deeni ya ce "Gaskiya ne, Insha Allahu ba zamu yi abin da mutuncinmu zai zube ba, kuma wani hanzari Farouk, idan muna biye ma halin wasu mutanen ba zamu yi abin da ya kamata na zumunci ba, dole sai muna ɗauke kai", Lalu ya ce "Haka ne, Insha Allahu zamu je, amma mu bari Hajjah ta zo, tunda gobe gobe ne zuwansu Insha Allah", Deeni bai ƙi ba su tafi yanzu ma, amma dole ya bi shawarar ƙanensa, duk don a zauna lafiya.

Shi ma Lalu yana sane ya ce a bari sai Hajjah ta zo, saboda bai tarbi mahaifiyarsa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.