Skip to content

Irin amsar da Aunty Hafsah ke son ji ta samu a bakin Umman Deena, cewar "Kema kin san abin da ba zai yiwu bane, kawai dai mu zuba musu ido har mu ga ƙarshen gudun ruwansu."

Kai Aunty Hafsah ta rausaya, ranta cike da zuga ta ce "Ah toh! Idan kin bar ta dai wahala ce zata kashe maki ita da ƙuruciya, don haka ya rage naki, ko kuma in ce ya rage namu, tunda ƴar ba taki ce ke kaɗai ba", sosai maganar ta taɓa ma Umman Deena zuciya, shiru ta ɗan yi tana nazarin ta wace. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.