Skip to content

Bayan ya gama shiri tsaf ya dawo ya zauna gefen gado tare da jawo wayarshi ya fara taɓawa ,kara wayar yayi alamar kira yake yi . Bugu biyu kawai tayi aka ɗaga . “your excellency yanzu nake shirin kiranka " Hajiya Maryam ta faɗa .

His excellency ya ce “Lafiya dai ko ?"

Hajiya Maryam “Wallahi Jikin Nahad ne ba sauƙi"

His excellency Alhaji Sulaima ya ce “Amma ɗazu na kira Muhammad ya ce min yanzu zai kai ta asibiti nayi tunanin da sauƙi, shi ne dalilin kiran naki ma."

Numfashi ta ja ta ce “eh shi da Babangida da Adam. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Nawa Bangaren 14”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.