Skip to content

Hafsatu ta aje gauruwar ajiyar zuciya sannan ta lalubi kujera ta koma ta zauna tana cigaba da kallonsa, cikin shakewar murya tace, "Na dai gaya maka ba zaka iya aurenta ba saboda ba zamu yarda da ita a matsayin surukar mu ba, Kada ma Ka bari ko da wasa mallam yaji shi da yafi kowa burin Ka auro ya agidan dattako."

Cikin matsananciyar damuwa Kabir yace " mana idan ko dattako ake nema ina ganin idan aka Sami gidan Mallam Umar to an wuce wajen, haka zalika idan natsuwa da cancanta ake nema shima idan aka Sami muhseena an je matakin. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.