Sosai kanshi ya ɗauki zafi, ɓacin ran Hajiyarsa ba abu bane da zai murje fuskarsa ya shanye kamar babu komai.
Daga yadda ta amsa mishi ya san ta dai amince ne kawai, don ba ta da yadda za tayi. To amma shi ya zaiyi ne? zancen gaskiya bai fara neman auren Fatima don ya fasa ba.
Shi sai yau da suka yi ido biyu maganganu suka shiga tsakaninsu ya ji tabbas aurenta wajibi ne a gare shi. Aurenta shi ne zai zamo babbar maslaha tsakaninshi da Fareeda.
Kawai dai zai kwantar da kanshi ya cigaba da lallaɓa Hajiya yana. . .
Ya ake bude books dinki website din nan