Skip to content

Kwanansu Shahid biyu a asibiti aka sallamesu, Alhandulillahi sun warke garas, kamar ba su ne aka fice da su ranga-ranga ba. Daga asibiti kai tsaye Hajiyarmu gidanta ta wuce da su ba tare da neman shawara ko amincewar Mukhtar ba.

Shi ɗin ma dai bai ja da zafi ba, ganin yadda Hajiyar ke ciki da shi lallaɓawa yake yi su rabu lafiya. Bai gane tara shi take yi ba sai da aka sallamesu daga asibiti suka koma gida. Wankin babban bargo tayi mishi ƙal kan yadda ta fuskanci yana tafiyar da lamuran zamantakewar iyalanshi.

Ta kuma ƙara da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Rabon A Yi 27”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.