Skip to content

Sa'adda ya nufi hanyar gadan-gadan a tare ita da shi ɗin suka riƙe numfashi cak suna jiran ganin abinda zai faru. Wani abun mamaki shi ne yana nan da ƙarfinsa, bai kwanta lakaf kamar lagwani ba. Ya tashi tsaye ƙyam a matsayin jarumin nan Mukhtar.

A tare ita da shi ɗin suka sauke wata iriyar nannauyan ajiyar zuciya. Bawan Allah Mukhtar sai hawaye. A fili da zuciya yake kabbara, haihala yana godiya ga Allah. Kwanaki bakwai ya kwashe yana tsayuwan dare kan Allah yasa a samu nasarar magance matsalar nan, ga shi kuwa Allah maji roƙon. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.