Skip to content

Hannu tasa tana share hawayen da ya zubo mata, wani irin zafi zuciyarta takeyi da ta manta lokacin da taji irin shi, filin da Bukar yabari na kara yi mata girma kamar babu kowa a duniyarta sai shi kadai"Dan Allah kiyi hakuri Dije, addu'a zaki bishi da ita, Allah ya tsare shi duk inda zai shiga."Idan wutace take ci a cikin kirjinta, maganganun Abu sai suka zama kamar ta kara zuba mata itace ne a ciki."Me yasa Adda? Me yasa tunda na haifi Bukar babu abinda ya ke so sai nisanta da ni?"Numfashi Abu ta. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.