Skip to content

Tsaye take tana jiran Auwal ya fito daga ɗakin Hajiya Beeba. Yau kwanan su biyar kenan. Idanuwa kawai ta ɗauka ta saka mishi. 

Sai dai ta ji shigowarshi. Da safe kuma ta ji fitarshi. Kamar ya manta da ita da yaranne gaba ɗaya. Sajda ce kawai ke yawan mita Abban su ya daina shigowa wajen su.

Su Tayyab kuwa a fuskarsu take ganin damuwarsu da yanayin yadda canjin komai na rayuwar yake taɓa su. Ba zata ce bata damuwa ba. Sai dai abin ya daina mata ciwo. Balle yanzun da ta san ba yin kanshi bane. Addu'a. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.