Skip to content

Bedroom ɗin Aisha ya wuce ya shiga ɗauko jakunkunan kayansu yana watsowa waje. Ɗaya daga cikin jakar Hajiya Beeba ta kai hannu zata taɓa Tayyab ya ce, 

"Kuskuren da za ki yi dana sani yana tare da taɓa jakar nan."

Idanuwanshi da ta kalla ta gansu a bushe. Jira kawai yake duk wani ɓacin rai da yake ji ya sauke shi a kanta suka sa tataɓe baki ta matsa gefe ta riƙe ƙugu tana wasu girgije-girgije. 

Da ƙyar Aisha ta iya ɗago da kanta. Ta ga yadda yau Auwal ke watso musu kaya. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.