Skip to content

Da yammacin ranar tana ji tana gani ta qala wa kanta cuta ta kulle can quryar daki saboda shakkarta ta fito fili Mujahid ya ganta ya nuna mata bariki gaban mutane.

Duk da ta yi wa Alhaji Ibrahim alqawarin ya zo za su tattauna, har yamma da kuzarinta na jin cewa za ta saurare shi, amma tana jiyo muryar Mujahid dab da zai zo sai komai ya kunce mata, qiri-qiri ta sanqare a gado ya zo dole aka sallame shi.

Bai jima da tafiya ba Yaks ma ya zo, da matsanancin kishin ganinta, shi ma tsoron karuwancin Mujahid ya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.