Skip to content

"Wai ke Amira meke damunki?" Fadin Humaira tana duban yanda walwalarta ta yi ƙaranci tun zuwansu. Amira ta girgiza kai.

"Ba komai fa."

"Wallahi ban yarda ba akwai, saboda ba haka kike ba ai."

Murmushin yaƙe Amira ta yi, to sai ta ce mata tana kishin Shuraim? Tun zuwan Salima bai damu da harkarta ba, ko abu za ta yi idan nashi ne zai ce kada a sanyata daga wurin Salima yake so. Ita dai tasan ba sonshi take ba amman ta rasa dalilin wannan damuwar. Don ko Fu'ad da take tunanin ya kwanta mata a rai, ba. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.