Skip to content

Ban san sanda na riko shi cikin hannaye na ba, sabida tsakanin Siyama da Hamzah sai Allah da ya halicce mu.

Cikin kuka nace “Ni fa baka taba yi min laifi ba Hamzah, koda da kuskure in dai Tsakani na da kai ne kullum cikinkyautata min kake. Idan ma ka yi min, wanda na sani da wanda ban sani ba, na yafe maka shi duniya da lahira.

A wasu lokutan mai kaunar ka da gaskiya yana tausaya maka azabar Allah, ya fi so ku tashi tare cikin inuwar al’arshin Ubangiji ranar hisabi. Idan makomar sa aljannah ce, ya fi. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.