Skip to content

Na yarda da ayar nan ta Ubangiji (S.A.W) domin kuwa ina kwance cikin duvet dina, ina faman rawar dari, na rufe kai na daga sama har kasa, hanci na kawai na bari a waje don shakar numfashi, a kokarina na boye wa al’ummar gidanmu halin da nake ciki na damuwa da tashin hankalin rashin dawowar Nasra a tare da su. Anti ta murdo kofar daki na ta shigo bakin ta dauke da sallama.

“Siyama kin yi barci ne?”

Kasa-kasa na amsa wa Anti cewa, a’a. Ta karaso tana taba goshina da hannayen ta ta ce. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Sakacin Waye? 71”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.