Skip to content

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Da sauri Juwairiya ta dawo ta rungumshi da hannunta ɗaya, ɗayan kuma ta na shafa mishi ruwa, ajiyan zuciya ta sauke mai ƙarfi ganin ya buɗe ido, don hankalinsu ya tashi maƙura gani suke kamar mutuwa zai yi ganin yadda idanunsa suka ƙaƙƙafe.

Juwariya ta miƙe ta na faɗin. "Tun da ya farfaɗo bari na je na naimo mishi magani."

Miƙewa ta yi ba ta jira amsar da Mama zata ba ta ba ta fice da ga cikin gidan ta na sharar hawaye.

A hankali ta ƙarasa shiga cikin shagon. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Sakacina Ko Halin Maza? 2”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.