Skip to content

Flashback 

Amina da Goggonta, tare da Inna Zulai da Goggo ta kirawo don ta taya ta jin wannan almara, ko kuwa rashin kan-gado da Amina ta zo mata da shi.

"In ban da rashin kan-gado irin naki Amina, ina hankalina zai kwanta kina kwance wani muhalli daban da nawa, alhalin na san ban yi miki aure ba?" Goggo ta fada cike da damuwa, muryarta a sanyaye.

Goggo Zulai ta ce, "Da ma a ce aurenki zai yi ne don ki kula da diyar da ya fi armashin ji."

Amina ta jefa wa Inna Zulai harara. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.