Skip to content

Amina ta shiga gida da sallama, ta tadda Goggo da Ilya suna aikin nasu na kirga ciniki.

Talatu mai aikin Goggo ta karbi katuwar jakar hannunta, wadda duka littattafai ne a ciki da farar rigarta ta likitoci sakale a hannunta na hagu.

Ilya ya yi mata sannu da zuwa cikin karramawa don shi fa yanzu Amina ta zama uwardakinsa, tunda albarkacinta ya tabbata watarana sai ya ga Ji-kas ido da ido, sai ya taka kafarsa cikin gidansa ko da sunan kai wa Dr. Amina sako ne. Yana rokon Allah ya cika masa wannan burin.

Ta zauna ta na fadin. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.