Skip to content

Amina na dakin tantabarunta, bayan ta shirya tsaf, sallama ta ke musu tana fada musu za ta yi dan balaguro, amma ta wakilta Baba Talatu ta zuba musu abinci kullum, ta sauya musu ruwan sha.

Ilya ya zo zai sanyo kai gidan, wata luntsumemiyar Sienna na fakawa a kofar gidan Malam Mas'ud. Nan da nan ya gane motar daukar Dr. Ameena ce zuwa gidan gwamnati.

Ya danna kai cikin gidan da sauri, har yana tuntube saura kadan ya fadi.

"Tafi a hankali Ilyan Goggo". In ji Baba Talatu.

"Ina Dr. Amina? In ce ko ta shirya, an zo daukarmu. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Sanadin Kenan 20”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.