Skip to content

Asalin Labarin

Goggo Hauwa na zaune a madafi tana kullin zobo da kunun Aya, wanda ya kasance sana’a a gare ta mai albarka. Ta kwala wa Amina kira daga nan inda ta ke zaune a kujera ‘yar tsugune cikin tsaftataccen madafinta.

“Me ki ke yi wa tantabarun nan ne haka Amina? Ki fito ki sa hannu mu yi mu gama kullin nan”

Daga can dakin tantabarun Amina ta amsa,

“Dan bebina ne ba lafiya, ya kasa cin abinci shi ne nake dura masa dawar. Amma ga ni nan”

Ta ajiye dan tattabarar a cikin tukunyarsa, ta fito. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Sanadin Kenan 3”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.