Skip to content

Haka Amina ta baro gidan Kawu Sule bayan ta yi masa ihsani mai yawan gaske wanda zai dade bai manta ba. Suna tafe a mota suna tattauna al'amuran rayuwar duniya masu ban tsoro. Ta tausaya wa Kawu Sule, ta koka yadda al'umma muka yi watsi da martabar zumunci, kuma a haka wai muna burin shiga aljannah. Bayan duk martabar zumunci da darajja shi da Allah (S.W.T) ya yi, Ya yi mana umarni da mu kyautata shi, yana daga cikin manya-manyan hanyoyin shiga aljannah. Allah ya sa mu dace, amin.

Ba su iso gida ba sai. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.