Skip to content

LITTAFI NA HUDU

Su Jalan sunyi mamakin daular da suka ga 'yar uwarsu Hauwa a ciki. Don a saninsu mijin ta bashi da komai har ya rasu, bayan gidan da suke ciki.Da mahaifiyarta ta tambaye ta murmushi ta yi, tace"SANADIN ilmin Amina ne."

Ranar litinin ita ce ranar da Amina za ta tare a gidan mijinta.

Kamin ranar ta kimtsa komai nata. Har Goggo na yi mata fadan ta ajiye tsofaffin kayan sawarta, ta fiya tsumulmula. Amina tayi murmushi ta ce,

"Goggo ki bar min su. Akowanne canjin rayuwa da na samu ina son in ke sanyayadda nake. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Sanadin Kenan 42”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.