Skip to content

Hamida ta bi shi suka tsaya gaban motarsa ya ce "Lagos zan tafi, kwanaki uku zan yi. Mahaifina zai zo gobe har sadakinki zai bayar, ba na son mu'amalarki da wannan gayen."

Wal ta yi mishi da idanuwanta jin abin da ya faɗi kan ya Aliyunta.

Haɗa rai ya yi "Haka na ce ba na so."Kuɗi ya miƙo mata a karan farko da ya yi hakan, ta ɗan noƙe ya ce "Meye haka? Ta karɓa tare da godiya, ya faɗa motarsa ta mishi addu'ar sauka lafiya sai da ya ɗaga. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.