Skip to content

Wane Ne Brigadier Bello Makarfi?

Bello Isyaku Makarfi, mutumin garin Makarfi ne ta jihar Kaduna, Bello ya tashi maraya gaba da baya hannun Baffan shi Mal. Sani ya girma. Lokacin da aka tura shi NDA garin Jos, shekarun shi ba su fi ashirin da biyar ba. Kwazo, himma da sadaukar da kai irin nasa ya kai shi matsayi iri-iri a soja cikin ‘yan shekaru kalilan.

Ya auri Nafisa diyar wani shahararren dan siyasa mai neman kujerar gwamnatin Kaduna na lokacin wai shi Magaji Doller ne tun auren saurayi da budurwa, don dukkansu so ne ya hada su. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

8 thoughts on “Siradin Rayuwa 11”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.