Skip to content

Littafi Na Biyu

Ameenu kishingide cikin lallausar kujerar asibitin Saudi-German, nadama goma da ashirin ji yake kamar ya farkewa Daddyn shi komai, in ya so ya nemi gafarar shi, ko ya samu saukin wannan dumbin hakki da ya dauka na rayukan al’umma da dama, na kuma yarinyar da ba ta ji ba ba ta gani ba, ba ta kuma tsare masa komai a rayuwa ba.

Lokaci daya ya ji ya tsani kan sa kai da duk ‘ya’ya masu irin halin shi na taya iyayensu mata kishi. Amma tsoron hukuncin da Daddyn zai dauka a kan. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

8 thoughts on “Siradin Rayuwa 14”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.