Daidai lokacin da Anti ta turo kofar ta shigo dauke da jug cike da tatattun ‘ya’yan itacen tuffah da tambulan mai garai-garai. Ya mike ya karbe ta, ta tsiyaya masa ya sha suna gaisawa ta ce, “Bayerabe saukar yasuhe?”
Ya yi dariyar da ya lotsa beauty point din shi, ‘Ke ma Anty tsokanar baby za ki lankaya min?”
Ta ce, ‘ina suka yi posting din ka NYSC?”
Ya ce, ‘Ai ni na shiga uku da kasar Yarabawa, nan Ilorin din suka bar ni.”
Ta kyalkyale da dariya nan suka shiga hirar makaranta. Ya ce, ‘Aunty gobe fa Intisar. . .
Mun gode
Muna godiya
Madallah, Allah ya qara basira.
Allah ya Kara basira
Muna jin dadin novels dinnan gaskiya
Allah ya Kara basira da xakin hannu da kwarin idanu da karfin ji
Shukran