Skip to content

Abuja

Lahadi ce sassanya kuma ranar hutun ma’aikata, cikin wani katafaren gida a unguwar Atiku Abubakar Crescent. Tamkar sauran karshen satittika tsohon Brigadier Bello Makarfi, da uwar gidansa Haj. Nafi, ranar hutu ce a gare su. A irin wannan Lahadin ba sa zuwa ko’ina su kan kasance ne cikin ‘ya’yan su a yinin ranar baki daya tare da tattauna matsalolinsu na rayuwa musamman na karatu da hanyoyin warware su.

To a yau ma suna gida, kananan ‘ya’yan su na baya-baya, wato Idris, Furkan da Khalil da ke karatu a jami’ar Gwagwalada duk. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

22 thoughts on “Siradin Rayuwa 2”

  1. A duk Ina da ka sami marubuci wanda yake tabo wasu bangarori na rayuwar Dan Adam wanda,ba kasaifai mutane ke damuwa ko la’akari da su ba. Toh hakika ya cancanci yabo da girmamawa doimn wayar da kan mutane da dama akan hakan. Jinjina mai yawa ya Sahiba Kuma marubuciya Takori.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.