Skip to content

Adai-dai lokacin da duk wannan ke faruwa, a lokacin ne kuma wata mulmulalliyar mota baka sidik kirar (Bently) mai kofofi hudu ta yi ‘parking’ a harabar gidan Makarfi. Tun kafin  motar ta ida tsayuwa Maigadi ya karasa ya shaida masu cewa babu kowa a gidan duk suna babban  asibiti, yarinyar gidan da yaron gidan ne suka suma.

A gigice Hassan Biu ya baiwa Direban dake jan su umarnin su nufi General Hospital. Tun kafin su isa Hajiya Hadiza ta fara kuka, ta narke Jikin Ambasada tace “ashe ma Allah ya rubuta gawar ta zan gani, Bashir?”

Yasa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

3 thoughts on “Siradin Rayuwa 30”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.