Skip to content

Hunainah ta dafa kafadun ta, ta dago a hankali ta dube ta, sai ta rungume ta da karfi tayi kukan ta mai isar ta a kafadun yar uwar ta. Ta ce,

“Hunainah ni kuma haka Allah ya so da ni? Soyayyar yayan Daddy ne zata kai ni kabari na. Hunainah ya Faizal ya daina so na, leka ki ga da Ronke yake magana, ni kuwa ko gani na baya son yi.”

Ta ci gaba da kuka sosai yayin da Hunainar ta shiga taya ta suka yi tayi kamar wasu yaran goye.

Ta ce, “Ni wallahi zan je yanzu in bawa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

7 thoughts on “Siradin Rayuwa 43”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.