Idan kaga irin soyayyar da aka zubawa tsakanin Hunainah da Hashim dinta, abin sai ya burge ka, ita kanta Intisar ba karamin burgeta suke ba. Sai ka rantse da Allah sun fi shekara da fara kaunar junan su ba sati biyu ba.
Duk wasu bincike daya dace a gabatar kamin gabatar da aure Daddyn ya gabatar akan Hashim. Shi Hashim asalin su mutanen Ingawa ne ta Jihar Katsina, aiki da siyasa ya kawo mahaifin shi cikin garin Katsina inda duk suka girma. Babanshi shahararren dan siyasa ne dake rike da mukamin kakakin majalisar wakilai (speaker house of representatives) na Katsina. . .
Thanks alot
I have been waiting for updates…
Sannu da kokari
Jazakallahu bi jannah ya ukhuti
Wai angama book dinnan plzz😪
Ni gaskiya an cinye min zance!
Masha Allah
Dama Feisal ne yafi dacewa da ita
Rabo ne ya kashe Al,ameen