Skip to content

Da kyar aka samu Baba ya d’an nutsu tukunna Baaba Talatu ta tafi da alk’awarin gobe da sassafe zata dawo!

Washegari, tana zuwa ta tarar da Umma a d’akin tana kuka bata kai ga tambayarta ba Umman ta mik’a mata wata takarda, cikin kuka ta ce “Yanzu saboda Maryam shine zai tattara kaff ya tafi wajen Ya Jamilu saboda Allah? Ni kuma fa? Ni da y’ay’ana ba damuwar shi ba ce kenan?.

Baaba Talatu rasa bakin magana tayi, haka suka kasance Sadiya tana kuka ita kuma tayi zurfi a lissafi da tunane tunane ga. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.