Wani mamaki tayi da yasa ta ƙasa cewa komai sai dai maganar yana susa mata rai. Haka tana gani kuwa Abdul ɗin ya tashi tsaye ya juya ya yi tafiyar sa bayan gargaɗi da ya yi mata.
Da idanu ta bishi, ta ƙura mishi, ta rasa me zata ce har sai da Abdul ɗin ya bace mata da gani.
ta ɓari daya kuwa, Maliya, Zinat da Na'ima Suna Kallon duk yarda sukayi da Abdul. amma Sai dai basu ji hirar tasu ba. ganin yadda mamma take sabuwa a makarantar yasa Zinat take cewa,
"me kuma Abdul yake. . .
👍😍
Masha Allah Allah ya ƙara basira
Masha Allah