Skip to content

Zubaida ta kama wasila tana tayar da ita tana fadin

"Ambaci sunan ALLAH Zaki samu Amincin tashi ta tsayuwa .

"Lah haula Wala kuwwata illah billah

Ta furta sai ga ta a tsaye Zubaida ta kamata.

"Tunda muka Daura aniyar tafiyar Nan Dole mu kasance cikin Ambaton sunan ALLAH Kuma tare da Neman agajin sa don Haka duk ADDU AR da tazo Bakin ki ko kika iya to Yi ta fad'ar ta kina maimaita wa.

Zubaida tana Rik'e da Hannun wasila wacce take takawa a Hankali don iske ma Yana Neman kayar da ita ga tafiyar in tanayi tamkar. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.