Mamman ya Sauke AJIYAR ZUCIYA Yana Dafe goshi da yaji Yana Shirin tarwatsewa yayin da Haj Baraka da Haj kulu Baba isuhu da Yaya lami har da Garba suke Duban bakin mamman din Wanda yake zayyano kowaye shi a wurin Basma da irin ta asar da suka shuka shi da ita har sakamakon ya bayar da Najwa da Nabeela. Kafin yaci gaba daga inda ya tsaya.
"A wannan Lokacin ne Kuma na Samu matsala da Hukumar jami an tsaro ta Yan sanda Saboda Samu na da akayi da wani laifi na hada Kai da ni wurin safarar miyagun kwayoyi har. . .