Skip to content

Rana Ta Biyu

Da gari ya waye, Sarki Shamsuddin ya fito majalisa ya zauna bisa karaga ana ta fadanci. Gaba ɗaya ya manta da zancen saurayi. Sai Wazirinsa na biyu wanda ake kira Baharunu ya matsa, ya faɗi ya yi gaisuwa sannan ya ce, "Allah ya ba ka nasara ya ba ka lafiya da nisan kwana. Ya kamata a yanke wa yaron nan da ya ci amanarka, ya keta rigar alfarmarka hukunci daidai da mugun aikinsa." Sarki ya sa aka fito da yaro daga kurkuku. Ya ce masa, "kaitonka! Tabbas aikinka ya jawo maka zan kashe ka. . .

This is a free series. You just need to login to read.

3 thoughts on “Tekun Labarai 3”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.